Tag Archives: Dukiyar Al’umma

32-Kwace, Dukiyar Al’umma

  Dukiyar mutane hurumi ce babba da shari’a ta tsananta haramcin tabawa ba tare da izinin masu ita ba. Idan mutum ya kwaci kayan mutane kamar fili to duk sallar da aka yi a filin ba ta yi ba,  haka ma kayan sawa. Idan kuwa ci ya yi to ya …

Read More »