Auren mace sama da daya ba ya nufin take hakkin mace sai dai neman hanyar warware matsalar al’umma baki daya da suka hada mazan da matan. Rashin wannan dokar ta halacci to takura ne ga ita kanta mace. Sai dai akwai sharuda da aka gindaya da dole ne namiji …
Read More »02-Halittar Namiji da Mace-02
Namiji da mace halittar Allah ne madaukaki da babu wani fifiko tsakaninsu sai da tsoron mahaliccinsu. Ubangiji yana son kowa ya kiyaye hakkin da ya dora masa ba tare da la’akari da jinsinsa ba. Kuma daukaka tana ga mai bin sa.
Read More »21-Imani na Masoyan Allah ne
Allah yana ba wa wanda yake son sa imani ne, babu yadda za a yi ubangiji ya san cewa bawansa ba ya son imani ya ba shi. Don haka mu so imani sai Allah ya ba mu shi, amma idan muka ki to zai hana mu.
Read More »20-Asasin Kafirci da Rukunoninsa-02
Asasin kafirci shi ne fandare wa gaskiya bisa jahilci ko rashin sani ko bisa kin gaskiya da yin watsi da ita. Kuma duk inda aka samu wannan lamuran to za a samu kafirce wa Allah da butulce wa ni’imominsa.
Read More »19-Asasin Kafirci da Rukunoninsa-01
Kafirci shi ne tsagoran jahiltar Allah da kin gaskiya da gaba da ita da kuma yin kokarin ganin bayanta. Wadannan ayyukan duka suna cikin kafirci. Haka nan yana da wasu siffofi munana masu yawan gaske.
Read More »18-Musuluci na shafe Zunuban Baya
Duk wanda ya musulunta to musulunci yana shafe zunubansa na baya, don haka babu wani mutum da za a rika da laifin shirka ko sabon da ya yi kafin musulunci.
Read More »17 -Sifofin Imani
ani wani hali ne da yake kafuwa a cikin ran mutum da tunaninsa da zuciyarsa har sai ya kasance shi mai wannan imanin yana siffantuwa da shi a maganarsa da halayensa da ayyukansa.
Read More »16 -Kashe-kashen Imani
Wasu mutanen an ba su imani ne aro sakamakon ba su sallama wa annabi (s.a.w) baki daya ba don haka ne ko da yaushe ana iya kwace shi daga gare su. Amma wasu mutanen imani ya kafu a zuciyarsu har ya zama wani bangare na samuwarsu.
Read More »15-Imani Furuci ne da Aiki
Imani ya kunshi kuduri a zuciya da yarda da annabi (s.a.w) da abin da ya zo da shi, kuma ya kunshi furta hakan da aiwatar da haka a aikace. Idan ba a samu wannan ba to imani yana da rauni ke nan kuma yana iya bicewa.
Read More »14-Alakar Musulunci da Imani
Imani shi ne musulunci tare da mika wuya ga duk abin da manzon Allah (s.a.w) ya zo da shi. Musulunci shi ne mika wuya ga manzon Allah (s.a.w). Sai dai ba duka mai mika wuya gare shi ba ne ya mika wuya ga duk abin da ya zo da …
Read More »