Wasu mutanen an ba su imani ne aro sakamakon ba su sallama wa annabi (s.a.w) baki daya ba don haka ne ko da yaushe ana iya kwace shi daga gare su. Amma wasu mutanen imani ya kafu a zuciyarsu har ya zama wani bangare na samuwarsu.
Wasu mutanen an ba su imani ne aro sakamakon ba su sallama wa annabi (s.a.w) baki daya ba don haka ne ko da yaushe ana iya kwace shi daga gare su. Amma wasu mutanen imani ya kafu a zuciyarsu har ya zama wani bangare na samuwarsu.
Tags Addini 16 -Kashe-kashen Imani