16 -Kashe-kashen Imani

Wasu mutanen an ba su imani ne aro sakamakon ba su sallama wa annabi (s.a.w) baki daya ba don haka ne ko da yaushe ana iya kwace shi daga gare su. Amma wasu mutanen imani ya kafu a zuciyarsu har ya zama wani bangare na samuwarsu.

Check Also

04-Aure Mata da Yawa-1

  Auren mace sama da daya ba ya nufin take hakkin mace sai dai neman …

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *